Home Taska An Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan...

An Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin Gargajiya

An Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin Gargajiya

 

Yaro na hudu, wanda aka tsinta a sume tare da sauran, an ceto shi kuma aka yi hanzarin kai shi asibiti, inda yan sanda suka ce, halin da yake ciki yana da hadari sosai.

An sami yara uku matattu a gidan wata mata Mai maganin gargajiya, wadda aka fi sani da “Ezenwanyi”, a kauyen Umuoduba, Ideani cikin karama hukumar Idemili north a jihar anambra.

Lamarin, wanda ya faru a tsakar daren Laraba, ya jefa al’umma cikin kaɗuwa, yayin da mazauna garin ke ƙoƙarin fahimtar yanayin da ya kai ga mutuwar yaran.

Mazauna garin sun ce, an tsinci yara huɗu, waɗanda ake ƙiyasin shekarunsu tsakanin 6 zuwa 15, a sume a cikin tsakar gidan matar.

Yayin da aka tabbatar da mutuwar uku daga ciki, yaro na huɗu kuwa, wanda ke da sauran numfashi, mazauna garin ne suka kai shi asibiti kafin jami’an agajin gaggawa su ƙaraso.

Bayanan asalin yaran da kuma yadda suka tsinci kansu a gidan ba a gama tabbatarwa ba a lokacin da ake haɗa wannan rahoto.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Dr Lawan Sani: Yadda Masanin Tsaron Intanet Ya Zama Sarkin Gumel: Daga Shuaib S. AgakaAllah ne Kawai Zai Iya Hana Tinubu Cin Nasara a 2027 — Datti"Dangantakar Farar Hula da Sojoji Itace Mabuɗi ga Tsaron Ƙasa da Shugabanci Nagari" — Tsohon CDS IraborRundunar Sojin Najeriya ta Binciki Zargin Cin Zarafin Jima'i da Aka yi wa Kyaftin a JosBabban Jami’in EFCC na Fuskantar Zarge-Zargen Cin Hanci da Dukiyar da ba a San Asalinta baƳan Sandan Legas Sun Kama Mutum 4 da Ake Zargi da Fashin Daji, Sun Kwato Wayoyin Hannu 25, Kwamfutoci da Kayan Ado na ZinareRundunar Sojin Ruwa Ta Rusa Wuraren Tace Mai Ba bisa Ka’ida Ba, Ta Kwato Lita 350 na AGO a Rivers2027: Yahaya Bello Ya Tara Masu Daidaita Ayyuka na A4A a Arewa ta Tsakiya Domin sake Zaban TinubuSojoji Sun Kama Mutum 2 da ake Zargi da Taimakawa Ƴan Ta’adda, Sun Kwace Kayayyakin Babur a YobePDP Ta Yi Gargadi Kan Zargin Tattara Katunan Zabe PVC da Bayanan Asusun Banki a GombeRundunar Sojojin Najeriya ta Sauya Manyan Janarori Zuwa Muhimman Mukamai na Aiki da DabaruHukumar INEC za ta ƙaddamar da Na’urar Bibiyar shirye-shiryen Zaɓen 2027 kai TsayeDaliban Tallafin Horarwa na Prnigeria Sun Ziyarci Emirate FM, Sun Samu Kyawawan Bayani Kan Watsa Labarai na DijitalNSCIA ta yi Allah Wadai da Nuna Bambancin Addini a Ci gaba da Tsare El-RufaiSarkin Ilorin Ya Yaba da Tallafin Horarwa na PRNigeria Wajen Shirya Masu Watsa Labarai na Nan Gaba
X whatsapp