Home Taska Gwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026

Gwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026

Gwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026

 

Gwamnatin Najeriya ta ƙudiri anyiar samun naira tiriliyan 2.5 na kuɗaɗen shiga na cikin gida a shekarar 2026.

Mukaddashin Shugaban Hukumar Kula da Ɗa’a a Harkokin Kasafin Kuɗi ta Ƙasa, Charles Abana ne ya bayyana hakan yayin wata ganawa tsakanin shugabannin hukumar da Sakataren Gwamnatin Tarayya, Sanata George Akume, a Abuja.

A wata sanarwa da mai magana da yawun Ofishin Sakataren Gwamnatin Tarayya, Chris Ugwuegbulam, ya fitar, Mista Abana ya ce an ɗauki wannan mataki ne bayan hukumar ta sa ido kan kuɗaɗen shiga na kusan naira tiriliyan 1.84 da ma’aikatun gwamnati da hukumominta suka samar zuwa watan Satumban 2025.

Ya ce, “Ta hanyar ƙara sa ido kan rarar kuɗaɗen shiga na kamfanonin gwamnati da kuma kuɗaɗen shiga da ma’aikatu da hukumomin gwamnati ke samarwa, hukumar ta lura da kuɗaɗen shiga na kusan naira tiriliyan 1.84 zuwa watan Satumban 2025, kuma yanzu ta ƙudiri aniyar samun naira tiriliyan 2.5 a matsayin kuɗaɗen shiga na shekarar 2026.”

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp