Home Taska Ba ma Goyon Bayan a Riƙa Tura Sojoji Domin Aikin Tsaro a...

Ba ma Goyon Bayan a Riƙa Tura Sojoji Domin Aikin Tsaro a Lokacin Zaɓe – INEC

Amupitan

Ba ma Goyon Bayan a Riƙa Tura Sojoji Domin Aikin Tsaro a Lokacin Zaɓe – INEC

 

Hukumar zaɓe ta Najeriya, INEC ta ce ba ta goyon bayan a riƙa tura sojoji domin aikin tsaro a lokacin zaɓe

INEC ta ce ya kamata a riƙa amfani da sojoji ne kawai a lokutan da yanayin tsaro ya zama tilas ba wai a maida hakann al’ada ba.

Daily Trust ta ruwaito cewa shugaban hukumar, Farfesa Joash Amupitan, ne ya bayyana hakan ta bakin Daraktan Sashen Shari’a na INEC, Al-Hassan Umar, yayin da yake gabatar da jawabi a wani taron karawa juna sani da aka gudanar a Kwalejin Yaƙi ta Sojoji da ke Abuja.

Ya ce kundin tsarin mulkin Najeriya ya INEC ce ke da alhakin shiryawa, gudanarwa da kuma sa ido kan zaɓe.

Ya kuma ce rundunar ƴan sandan Najeriya ita ce hukuma ta farko da ke da alhakin tabbatar da tsaro a lokacin zaɓe

“Rawar da rundunar soji ke takawa ta musamman ce. Ana tura dakarun soji ne kawai idan halin tsaro ya yi muni domin su taimaka wa sauran hukumomi, kuma hakan yake a kundin tsarin mulki,” in ji shi

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mabiya Addinai Biyu a Najeriya Sun Sanya Hannu Kan Sabuwar YarjejeniyaAn Kashe Matashi Kan Murfin Tayar Adaidaita Sahu a KanoMutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga Sojoji
X whatsapp