Home Taska Mutane 5 Sun Mutu Bayan Kwale-Kwale ya Kife a Jihar Neja 

Mutane 5 Sun Mutu Bayan Kwale-Kwale ya Kife a Jihar Neja 

Mutane 5 Sun Mutu Bayan Kwale-Kwale ya Kife a Jihar Neja 

 

Mutum biyar ne suka mutu bayan da wani kwale-kwale ya kife a Kogin Kudi da ke ƙauyen Shaba Woshi a ƙaramar hukumar Katcha ta jihar Neja, a cewar rundunar ’yan sandan jihar.

A cikin wata sanarwa, rundunar ta ce jami’anta sun garzaya zuwa wurin da hatsarin ya faru bayan samun rahoton lamarin.

Ta ƙara da cewa hatsarin ya yi sanadin mutuwar mutum biyar, kuma an samu nasarar gano gawarwakin dukkansu daga kogin.

Rundunar ta bayyana cewa an yi jana’izar mamatan.

Sashen Binciken Manyan Laifuka (SCID) da ke Minna na ci gaba da gudanar da bincike domin gano musabbabin hatsarin.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Anambara: Sojoji Sun Kashe 'Yan Ta'addan IPOB/ESN, Sun Kwato MakamaiHukumar Kwastam ta Kano ta Mika Magungunan da ba a yi wa Rijista ba ga NAFDAC, ta Kuma yi Alƙawarin Tsaurara Matakan Aiki.Operation HADIN KAI: Harin Jiragen Sama Ya Kawar da 'Yan Ta'adda 36 a BornoFamadewa, Ribadu da Shirin Tsaron Kwanaki 90: Yadda YAShuaib ya Binciki Sanarwar OnanugaLabarin NIPSS Ya Bayyana Cin Zarafin Babban Jami'in Sojan Ruwa, Rear Admiral AA MustaphaƊaliban PRNigeria Sun Yaba da Gyare-Gyaren FRSC, Sun Nemi Ƙarin Ƙarfafa Sadarwa Kan Tsaron HanyaYadda Dalibai 4 Almajirai Suka Mutu Bayan Cin Kife da Ake Zargi da Guba a KanoSojoji Sun Ceto Mutane 14 da Aka Sace a Dajin KatsinaTinubu Ya Nada Abel Enitan A Matsayin Sabon Shugaban Ma'aikatan TarayyaRundunar Sojin Ruwan Najeriya ta Ceto Mutane 22 Daga Hannun Ƴan Fashin Teku Kimanin Malamai 200 ne Suka bar Jami'ar KASU - ASUUHukumar EFCC ta Gurfanar da Mutumin da ake Zargi da Damfarar Maniyyata Aikin HajjiKashi 40 Cikin 100 Kawai na Cibiyoyin Kiwon Lafiya a Duniya ke da Tsabta - MDDDakarun Sojin Najeriya Sun Daƙile Yunƙurin Garkuwa da Mutane a Zamfara
X whatsapp