Home Taska Hukumar EFCC ta Gurfanar da Mutumin da ake Zargi da Damfarar Maniyyata...

Hukumar EFCC ta Gurfanar da Mutumin da ake Zargi da Damfarar Maniyyata Aikin Hajji

Court

Hukumar EFCC ta Gurfanar da Mutumin da ake Zargi da Damfarar Maniyyata Aikin Hajji

 

Hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa a Najeriya EFCC ta gurfanar da wani mutum a gaban wata babbar kotun jihar Oyo bisa zargin shi da damfarar maniyyata ikin hajji naira miliyan 56.4.

An gurfanar da mutumin ne kan zarge-zarge 57 wadanda ke da alaƙa da fashi da kuma yaudara.

Hukumar ta lissafo sunayen wasu mutane 10 wadanda ta ce mutumin da take zargi ya damfara.

Bayanin shari’ar da EFCC ta shigar ya nuna cewa mutumin ya karɓi kuɗin naira miliyan 56,491,000 daga mutane daga watan Nuwamban 2022 zuwa watan Yulin 2024.

Mutumin ya riƙa shaida wa mutanen da yake karɓar kudi daga wurin su cewa shi jami’in hukumar kula da mahajjata ne ta jihar Kaduna.

EFCC ta ce ya karɓi kuɗaɗen a hannunsu ne bisa hujjar cewa zai taimaka musu wajen tsara tafiyarsu zuwa aikin hajjin shekarar 2023.

Hukumar ta ƙara da cewa mutumin ya ba su rasiɗin shaidar biyan kuɗi na ƙarya daga jihar Kaduna da kuma ƙasar Saudiyya.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Ƴan Sandan Legas Sun Kama Mutum 4 da Ake Zargi da Fashin Daji, Sun Kwato Wayoyin Hannu 25, Kwamfutoci da Kayan Ado na ZinareRundunar Sojin Ruwa Ta Rusa Wuraren Tace Mai Ba bisa Ka’ida Ba, Ta Kwato Lita 350 na AGO a Rivers2027: Yahaya Bello Ya Tara Masu Daidaita Ayyuka na A4A a Arewa ta Tsakiya Domin sake Zaban TinubuSojoji Sun Kama Mutum 2 da ake Zargi da Taimakawa Ƴan Ta’adda, Sun Kwace Kayayyakin Babur a YobePDP Ta Yi Gargadi Kan Zargin Tattara Katunan Zabe PVC da Bayanan Asusun Banki a GombeRundunar Sojojin Najeriya ta Sauya Manyan Janarori Zuwa Muhimman Mukamai na Aiki da DabaruHukumar INEC za ta ƙaddamar da Na’urar Bibiyar shirye-shiryen Zaɓen 2027 kai TsayeDaliban Tallafin Horarwa na Prnigeria Sun Ziyarci Emirate FM, Sun Samu Kyawawan Bayani Kan Watsa Labarai na DijitalNSCIA ta yi Allah Wadai da Nuna Bambancin Addini a Ci gaba da Tsare El-RufaiSarkin Ilorin Ya Yaba da Tallafin Horarwa na PRNigeria Wajen Shirya Masu Watsa Labarai na Nan GabaNDLEA Ta Kama Mai Safarar Hodar Iblis da ake Zargi da Laifi Akan Jigilar Kaya a Saudiyya, ta Kuma Kama Kwayoyi Masu Yaduwa Sama Da Miliyan 2Gwamnatin Tarayya ta Yaba da N5.41 Trillion da Kwastam ta Tara, Ta Nemi a bi Ka'idojin Duniya Hukumar Kwastam Ta Naɗa DCG, ACG 5, ta yi Nazarin Yadda aka Samu Kuɗin Shiga2027: HURIWA Ta Bukaci Ƴan Sanda da su Gurfanar da Ƴan Siyasa Kan Zargin Kalamai Masu Tada HankaliSojoji Sun Tarwatsa Maboyar Ƴan Ta'adda, Sun Kwace Bindigogin AK-47 a Sokoto 
X whatsapp