Home Taska Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar Adamawa

Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar Adamawa

Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar Adamawa

 

Mutum shida sun rasu, yayin da wasu huɗu suka jikkata bayan tsawa ta faɗa kansu a ƙauyen Dadiri-Tirgali da ke gundumar Garum a Ƙaramar Hukumar Ganye ta Jihar Adamawa.

Lamarin ya faru ne ranar Lahadi yayin da mamatan da waɗanda suka jikkata ke girbin gyaɗa ruwan sama kamar da bakin ƙwarya yana kwarara.

Shaidu sun ce huɗun da suka tsira suna karɓar magani a Babban Asibitin Ganye, yayin da al’ummar yankin suka shiga jimami sakamakon ibtila’in.

Shugaban Ƙaramar Hukumar Ganye, Daniel Kamsobbi, da ya tabbatar da faruwar lamarin ya jajanta wa iyalan mamatan.

Ya ƙara da cewa an sallami wata uwa da ɗanta daga asibiti bayan an tabbatar da ƙoshin lafiyarsu, yayin da mutum biyu ke ci gaba da karɓar magani.

Ya ce an umarci ’yan sanda da sauran hukumomin tsaro su binciki musabbabin lamarin domin taimakawa wajen wayar da kan al’umma, musamman manoma da ke yawan aiki a gonaki lokacin damina.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
HURIWA ta Soki Ƴan Sanda da NDPC Kan Jinkirin Binciken Zargin Kutse da aka yi wa Bayanan NIPSS da ya Shafi Jami’in Sojan RuwaƳa'yan El-Rufai Sun Shiga Rikici Yayin da Bashir ya Zargi Bello da Shan Muggan Kwayoyi da Cin Amanar suTsaro, Fafutuka da Nauyin Tabbatarwa Daga Mukhtar Ya’u MadobiONSA ta Fitar da Faɗakarwar Tsaro, ta Bukaci Ƴan Najeriya su ƙara Yawan Tsawaita TsaroHukumar DSS ta Dakatar da Shari'ar Sowore Kan Laifukan Intanet Har Sai Bayan Zaben Shugaban Kasa na 2027Gwarzo ya ba da Gudummuwar ₦10m ga Horarwa na Musamman na PRNigeria Bayan ya ba da Gidansa na Abuja Don Cibiyar Koyon Aikin Jarida2027: Bayan Takardu da Sauran Tsoffin Maganganu Marasa Amfani, ‘Yan Najeriya Sun Cancanci Kamfen Din da Ya Dace Da Matsaloli  Daga Kabir AkintayoGwamnati Tarayya ta Bayyana Bas 100 Masu Amfani da Wutar Lantarki Don Rage Wa Ma’aikatan Gwamnati Matsalar SufuriƳan Ta’adda na Amfani da Kafafen Sada Zumunta da Dandamalin Aikin Tura Kuɗi Don Tallafa Wa Ayyukansu — BukartiBinciken Gaskiya na PRNigeria: Ta Karyata Da’awar Tony Elumelu ta Cewa An yi Satar Man Fetur Kashi 97% Kafin Zamanin TinubuMeyasa Mutuwar Bazata Take Daukar Masu Alheri ta Bar Mugaye ? Na Yushau A. ShuaibSojoji Sun Kama Bindigar AK-103 Da Aka Boye a Cikin Jakar Gero, Sun Kama Mutum Uku A ZamfaraSojoji Sun Kama Shahararren Shugaban Ƴan Bindiga, 'Sanusi Maigilas' a Dajin Katsina2027: Yadda Zan Magance Rashin Tsaro, In Magance Matsalolin Tattalin Arziki da Zamantakewa a Kwara — Zakari MohammedLabarin NIPSS Mai Damuwa: Lokacin da Jami'in Sojan Ruwa Ya Cin Zarafin Mawallafi Daga Nuhu Mohammed
X whatsapp