Home Taska Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Matashin da ya  Yunƙurin Satar Motar...

Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Matashin da ya  Yunƙurin Satar Motar Yan Sanda

Court

Hukuncin da Kotu ta Yanke wa Matashin da ya  Yunƙurin Satar Motar Yan Sanda

 

Kotu a Ghana ta yanke wa wani matashi ɗan shekara 26 hukuncin ɗauri bayan kama shi da laifin yunƙurin satar motar ƴansanda.

Matashin mai suna Ebenezer Frimpong ya shiga motar sulke ta ƴansanda ya har ya fara tafiya bayan direban motar ya fita domin sayen magani a wani kemis, a watan Afrilun wannan shekarar.

Bireban motar, Joshua Denkyi ya ce matashin ya samu damar sace motar ne bayan ya tsaya sayen magani a lokacin da yake kan hanya.

An kama matashin ne bayan an bi shi da gudu yayin da yake ƙoƙarin tserewa da motar, inda daga baya ƴansanda suka tsare shi.

Alƙalin kotun ya buƙaci a yi wa matashin gwajin ƙwaƙwalwa domin tabbatar da cewa yana cikin hankalinsa.

Ebenezer ya amsa laifinsa, lamarin da ya sa alƙalin ya yanke masa hukuncin ɗaurin wata ɗaya a gidan yari.

Alƙalin ya ce ya yanke masa hukuncin wata ɗaya kacal ne saboda matashin ya amsa laifinsa kai tsaye ba tare da ɓata lokacin kotu ba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp