Home DUNIYA Rishi Sunak Zai Karbi Mukamin Firaministan Birtaniya

Rishi Sunak Zai Karbi Mukamin Firaministan Birtaniya

Rishi Sunak yanzu zai karbi mukamin Firaministan Birtaniya, yayin da  kasar ke cikin mawuyacin hali na tattalin arziki, bayan da wasu daga cikin ‘yan takarar suka janye.

Mambobin jam’iyyar Conservative sun zabi Rishi Sunak, a matsayin wanda zai shugabanci jam’iyyar.

Ko da yake babu wani cikakken bayani game da shirin sa kan makomar tattalin arzikin kasar lokacin yakin neman zabe.

Sai dai a halin yanzu za a yi kira gare shi don ya ba da haske game da yadda zai daidaita lamuran kasar.

Sunak ya zama firaministan birtaniya na farko tun bayan mutuwar sarauniyar Ingila Queen Elizabeth II, wanda murabus Lizz Truss ya bashi damar, duk da ana kallon zai karbi ragamar ne dadai lokacin da kasar kef ama da matsalar tattalin arziki.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp