Home DUNIYA Hare-haren Isra’ila a Beirut sun kashe mutum 22, sun jikkata 117

Hare-haren Isra’ila a Beirut sun kashe mutum 22, sun jikkata 117

Ma’aikatar lafiyar Lebanon ta ce wasu jerin gwanon hare-haren da Isra’ila ta kai mata sun yi sanadiyar mutuwar mutum 22, sannan mutum 117 suka jikkata.

An kai hare-haren ne a Bachoura, wanda su ne hare-hare mafiya muni tun farkon fara yaƙin.

Wasu kafofin sadarwa a ƙasar sun ce Wafiq Safa – wanda na hannun damar jagoran Hezbollah Hassan Nasrallah ne, wanda kuma ake tunanin shi ne Isra’ilar take hari – ya tsira daga harin.

Har yanzu da rundunar sojin Isra’ila da Hezbollah babu wanda ya ce komai a game da hare-haren.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp