Home DUNIYA Hare-haren Isra’ila a Beirut sun kashe mutum 22, sun jikkata 117

Hare-haren Isra’ila a Beirut sun kashe mutum 22, sun jikkata 117

Ma’aikatar lafiyar Lebanon ta ce wasu jerin gwanon hare-haren da Isra’ila ta kai mata sun yi sanadiyar mutuwar mutum 22, sannan mutum 117 suka jikkata.

An kai hare-haren ne a Bachoura, wanda su ne hare-hare mafiya muni tun farkon fara yaƙin.

Wasu kafofin sadarwa a ƙasar sun ce Wafiq Safa – wanda na hannun damar jagoran Hezbollah Hassan Nasrallah ne, wanda kuma ake tunanin shi ne Isra’ilar take hari – ya tsira daga harin.

Har yanzu da rundunar sojin Isra’ila da Hezbollah babu wanda ya ce komai a game da hare-haren.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp