Home Labarai Yanzu-Yanzu: Kotun Daukaka Kara a Nijeriya Ta tabbatar da Hukuncin sakin Nnamdi...

Yanzu-Yanzu: Kotun Daukaka Kara a Nijeriya Ta tabbatar da Hukuncin sakin Nnamdi Kanu

Kotun daukaka kara dake zaman ta a birnin tarayya Nijeriya Abuja, ta tabbatar da hukuncin sakin jagoran kungiyar  masu fafutukar kafa kasar Biafra, Nnamdi Kanu.

Lauyan Kanu, Chief Mike Ozekhome, (SAN) ya bayyana hakan inda yace a zaman kotun na ranar litinin ta tabbatar da ‘yancin wanda yake kare wanda yake karewa.

Ya kuma kara da cewa cigaba da tsare Nnamdi kano da akayi bayan 13 ga watan Oktoba 2022, ya saba da doka.

Akwai karin bayani nan gaba…….

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp