Home Labarai Yanzu-Yanzu: Kotun Daukaka Kara a Nijeriya Ta tabbatar da Hukuncin sakin Nnamdi...

Yanzu-Yanzu: Kotun Daukaka Kara a Nijeriya Ta tabbatar da Hukuncin sakin Nnamdi Kanu

Kotun daukaka kara dake zaman ta a birnin tarayya Nijeriya Abuja, ta tabbatar da hukuncin sakin jagoran kungiyar  masu fafutukar kafa kasar Biafra, Nnamdi Kanu.

Lauyan Kanu, Chief Mike Ozekhome, (SAN) ya bayyana hakan inda yace a zaman kotun na ranar litinin ta tabbatar da ‘yancin wanda yake kare wanda yake karewa.

Ya kuma kara da cewa cigaba da tsare Nnamdi kano da akayi bayan 13 ga watan Oktoba 2022, ya saba da doka.

Akwai karin bayani nan gaba…….

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
https://nnn.ng/image-compressor/
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp