Home DUNIYA Ɓangarorin da ke yaƙi da juna a Sudan na shirin tattaunawa a...

Ɓangarorin da ke yaƙi da juna a Sudan na shirin tattaunawa a Saudiyya

Ƙasashen Amurka da Saudiyya sun fitar da sanarwar haɗin gwiwa, ta maraba da tattaunawar farko ta kai tsaye tsakanin ɓangarorin da ke yaƙi da juna makwanni uku da suka wuce a Sudan.

Nan gaba a yau ake sa ran za su halarci wani zama na sulhu abirnin Jedda na ƙasar Saudiyya.

Abin da zai kai ɓangarorin biyu Jedda shi ne batutuwa biyu, tsagaita wuta da kai agaji ga ‘yan Sudan, sai dai ɓangaren RSF ba su ba da tabbacin halarta ba.

Masu shiga tsakanin sun buƙaci sojojin gwamnatin Janaral Abdul Fatta al-Burhan da jagoran dakarun RSF Muhammad Hamdan Dagalo sun amince da tsagaita wuta ta dindindin, bayan wadda ta fara aiki shekaran jiya ta rushe a jiya juma’a.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp