Home DUNIYA Ɓangarorin da ke yaƙi da juna a Sudan na shirin tattaunawa a...

Ɓangarorin da ke yaƙi da juna a Sudan na shirin tattaunawa a Saudiyya

Ƙasashen Amurka da Saudiyya sun fitar da sanarwar haɗin gwiwa, ta maraba da tattaunawar farko ta kai tsaye tsakanin ɓangarorin da ke yaƙi da juna makwanni uku da suka wuce a Sudan.

Nan gaba a yau ake sa ran za su halarci wani zama na sulhu abirnin Jedda na ƙasar Saudiyya.

Abin da zai kai ɓangarorin biyu Jedda shi ne batutuwa biyu, tsagaita wuta da kai agaji ga ‘yan Sudan, sai dai ɓangaren RSF ba su ba da tabbacin halarta ba.

Masu shiga tsakanin sun buƙaci sojojin gwamnatin Janaral Abdul Fatta al-Burhan da jagoran dakarun RSF Muhammad Hamdan Dagalo sun amince da tsagaita wuta ta dindindin, bayan wadda ta fara aiki shekaran jiya ta rushe a jiya juma’a.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp