Home General An sami karuwar shiga da kaya Nijeriya daga Malta

An sami karuwar shiga da kaya Nijeriya daga Malta

Kuɗin da aka kashe domin shigo da man fetur daga ƙasar Malta ya ƙaru zuwa N766.81 a rubu’i na uku na shekarar 2024, kamar yadd alƙaluma hada-hadar ƙasashen waje da hukumar ƙididdiga ta ƙasa NBS suka nuna.

Duk da cewa rahoton bai tantance waɗanne irin kayayyaki ne aka shigo da su daga Malta ba, amma lamarin ya ja hankalin mutane saboda zargin da Aliko Dangote ya yi a baya cewa ana shigo da man fetur daga ƙasar.

Sai dai bincike y nuna cewa babu bayanin shigo da wani kaya daga Malta a rubu’i na farko da na biyu na shekarar, kamar yadda jaridar Daily Trust ta bayyana.

Amma a rubu’i na uku, sai aka samu ƙaruwar shiga da kayayyakin daga ƙasar.

Ƙididdigar ta NBS ta nuna cewa Malta ce ƙasa ta biyar a cikin ƙasashen da aka fi shigo da kayayyakinsu Najeriya

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp