Home General ‘Ƴan Najeriya miliyan 30 za su fuskanci matsalar yunwa a 2026’

‘Ƴan Najeriya miliyan 30 za su fuskanci matsalar yunwa a 2026’

Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi gargaɗin cewa sama da ƴan Najeriya miliyan 30 za su fuskanci matsalar yunwa a wannan shekara, saboda rage tallafin da ake bayar wa a duniya.

MDD ta ce kusan yara miliyan uku na barazanar rasa abinci mai gina jiki, inda tuni ake cikin mawuyacin hali a jihohin Borno, Yobe da kuma Adamawa waɗanda rikici ya ɗaiɗaita.

Kodinetan hukumar ba da agaji na MDD a Najeriya, ya ce yanzu ba za a iya dogaro da agajin da aka saba bayar wa ba.

Hukumar ta ce yanzu za ta mayar da hankali ne kawai kan ayyukan ceton rai, inda za ta samar da kusan dala 500,000 don taimakawa mutane miliyan biyu da rabi.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp