Home General ‘Ƴan Najeriya miliyan 30 za su fuskanci matsalar yunwa a 2026’

‘Ƴan Najeriya miliyan 30 za su fuskanci matsalar yunwa a 2026’

Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi gargaɗin cewa sama da ƴan Najeriya miliyan 30 za su fuskanci matsalar yunwa a wannan shekara, saboda rage tallafin da ake bayar wa a duniya.

MDD ta ce kusan yara miliyan uku na barazanar rasa abinci mai gina jiki, inda tuni ake cikin mawuyacin hali a jihohin Borno, Yobe da kuma Adamawa waɗanda rikici ya ɗaiɗaita.

Kodinetan hukumar ba da agaji na MDD a Najeriya, ya ce yanzu ba za a iya dogaro da agajin da aka saba bayar wa ba.

Hukumar ta ce yanzu za ta mayar da hankali ne kawai kan ayyukan ceton rai, inda za ta samar da kusan dala 500,000 don taimakawa mutane miliyan biyu da rabi.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp