Nimet ta yi hasashen samun ambaliyar a wasu jihohi Nijeriya

Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya Nimet ta yi hasashen samun mamakon ruwan sama a wasu yankunan ƙasar.

Nimet ta kuma gargaɗi mazauna wasu yankunan jihohin arewacin ƙasar tara su zama cikin shirin ko-ta-kwana sakamakon yiwuwar samun ambaliya.

Jihohin da ake sa ran samun ambaliyar sun haɗa da Jigawa da Yobe da Gombe da Plateau da Bauchi da Nasarawa da Kaduna da Katsina da kuma Kano.

Hukumar ta buƙaci mazauna kwari da waɗanda ke zaune a kusa da koguna a waɗannan jihohi su ɗauki mataki tare da zama cikin shiri.

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1489 days 16 hours 20 minutes 36 seconds,

Baptist School Students, Kaduna
1471 days 18 hours 2 minutes 1 second

Tegina Islamiya Pupils, Niger (Freed)
Spent 88 days from May 30, 2021 - August 26, 2021


Report By: PRNigeria.com

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com