Home General Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Gwamnatin Najeriya ta ciyo bashin dala miliyan 747

Bola Ahned Tinubu

Najeriya ta karɓo bashin dala miliyan 747 daga bankunan zuba jari ƙarƙashin jagorancin Deutsche Bank domin gudanar da wani ɓangare na aikin kilomita 700 na babban titin gaɓar teku.

Kakakin ma’aikatar kuɗin ƙasar, Mohammad Manga ya ce ba shin shi ne irinsa na farko mafi girma da ƙasar ta ciyo domin aikin titi.

Kashin farko na babban titin da aka yi da kuɗin ramcen da aka karɓo ya kai kilomita 47.47 a cewar Manga.

Ana sa ran aikin titin – wanda zai ɗauki shekara takwas ana yi zai laƙume kuɗi kimanin dala biliya 11.

Babban titin zai haɗa cibiyar kasuwancin ƙasar Legas da birnin calabar mai tashar jiragen ruwa da ke kudu maso kudancin ƙasar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
https://nnn.ng/image-compressor/
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp