Home General Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin jihar

Gwamnan Kano ya naɗa sabon shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin jihar

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya nada Dr. Sulaiman Wali a matsayin sabon shugaban ma’aikatan fadar Gwamnatin .

Hakan ma kunshe ta cikin wata sanarwa da Daraktan yada Labaran Gwamnan Kano Sanusi Bature Dawakin Tofa ya fitar

Dr. Wali kwararre likita Kuma ya taba zama babban sakataren a fadar Gwamnatin Kano.

Kafin wannan mukamin Dr. Wali ya kasance mai nawa gmwann kano shawara kan harkokin ma’aikata.

Hakazalika Wali ya taba rike Shugaban asibitin kwararru na Murtala muhammad da na asibitin Abdullahi wase

Har ila yau Sanarwar ta ce Gwamna Abba ya Kuma amince da nadin manjo janar Muhammad Sani a matsayin babban Daraktan ayyuka na musamman a gidan Gwamnati

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp