Home Labarai An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya –...

An kashe mutum 6,800 tare da sace 5,402 a 2025 Najeriya – Rahoto

Alƙaluma na nuna cewa an kashe mutum dubu shida da ɗari takwas a watanni shida na farkon shekara ta 2025 sanadiyyar matsalar tsaro da ke addabar sassa daban-daban na ƙasar.

Hakan na ƙunshe ne a cikin rahoton kamfanin Beacon Security and Intelligence Limited, mai nazari kan tsaro a Najeriya da yankin Sahel ya fita

Jihohin da aka fi kashe mutane a ƴan tsakankanin wata shidan su ne: Jihar Zamfara da ake kashe mutum 1088, sai Neja da aka kashe 1046, sai Borno da aka kashe 981 sai Katsina da aka kashe mutum 648 sai kuma Benue da aka kashe mutum 490 a kwanakin baya, kamar yadda rahoton ya bayyana.

Najeriya na fama da matsalar ƴan fashin daji a arewa maso yammacin ƙasar da Boko Haram a Arewa maso gabas da rikicin manoma da makiyaya a Arewa ta tsakiya sai kuma na ƴan awaren Ipob a gabashin ƙasar, lamarin da ke raba hankalin rundunar sojin ƙasar.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp