Home Labarai Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026

Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026

Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirhin aikin hajjin 2026 mai zuwa, jin kaɗan bayan kammala aikin hajjin bana.

Shugaban hukumar, Farfesa Abdullahi Pakistan ne ya bayyana haka lokacin ganawa da manema labarai ranar Alhamis a Kano.

“Mun samu umarni daga hukumomin Saudiyya cewa kowace ƙasa ta hanzarta tsara shirin aikin Hajji mai zuwa domin kuwa ba za su lamunci jinkiri ba;” in ji shi.

Shugaban hukumar ya ce yanzu abin da suke jira shi ne amincewar hukumomi kan kuɗin kujerar aikin hajjin 2026, domin sanar wa maniyyata.

A shekarar da ta gabata dai alhazan Najeriya sun biya naira miliyan takwas da ɗoriya.

Farfesa Pakistan ya yi kira ga maniyyan ƙasar su hanzarta biyan kuɗin da zarar hukumar ta bayyana kuɗin kujera.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp