Home Labarai Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026

Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirin aikin hajjin 2026

Hukumar Alhazan Najeriya ta fara shirhin aikin hajjin 2026 mai zuwa, jin kaɗan bayan kammala aikin hajjin bana.

Shugaban hukumar, Farfesa Abdullahi Pakistan ne ya bayyana haka lokacin ganawa da manema labarai ranar Alhamis a Kano.

“Mun samu umarni daga hukumomin Saudiyya cewa kowace ƙasa ta hanzarta tsara shirin aikin Hajji mai zuwa domin kuwa ba za su lamunci jinkiri ba;” in ji shi.

Shugaban hukumar ya ce yanzu abin da suke jira shi ne amincewar hukumomi kan kuɗin kujerar aikin hajjin 2026, domin sanar wa maniyyata.

A shekarar da ta gabata dai alhazan Najeriya sun biya naira miliyan takwas da ɗoriya.

Farfesa Pakistan ya yi kira ga maniyyan ƙasar su hanzarta biyan kuɗin da zarar hukumar ta bayyana kuɗin kujera.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp