Home Taska Rikicin Rasha da Ukraine: Fararen Hula Sun Fara Ficewa Daga Sumy na...

Rikicin Rasha da Ukraine: Fararen Hula Sun Fara Ficewa Daga Sumy na Ukraine

Rikicin Rasha da Ukraine: Fararen Hula Sun Fara Ficewa Daga Sumy na Ukraine

Fararen hula sun fara ficewa dagakofar ragon da Rasha ta yi wa birnin Sumy na Ukraine bayan da Rasha ta amince ta daina yi wa birnin lugudan wuta.

Wasu jerin gwanon bas bas da kananan motoci sun bar birnin Poltava wanda ba shi da nisa da iyakar Rasha.

Daliban kasashen wajen na daga cikin wadanda aka kwashe.

Wasu rahotanni daga Rasha dangane da batun shigar da kayan agaji sun nuna cewa har yanzu ba a cimma matsaya ba.

An damu matuka da yadda fararen hula suka makale a wasu wurare, don haka suna bukatar dukkan bangarorin da su dauki matakin da ya dace domin bai wa fararen hula damar ficewa daga yankunan da yakin yafi kamari.

Shugaban Ukraine ya ce an tura wani jerin gwanon motoci zuwa kudancin birnin Mariupol da ke Ukraine domin ceto fararen hula wadanda ke rayuwa cikin rashin ruwa da wuta kusan mako guda.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp