Home Taska Jerin Sunayen Kayayyakin da Gwamnatin Rasha ta Hana a Shigar da su...

Jerin Sunayen Kayayyakin da Gwamnatin Rasha ta Hana a Shigar da su ƙasarta

Jerin Sunayen Kayayyakin da Gwamnatin Rasha ta Hana a Shigar da su ƙasarta

 

Gwamnatin Rasha ta sanar da jerin kayayyaki fiye da 200 da ta hana shiga da su ƙasar daga ƙasashen waje.

Kayayyakin sun ƙunshi na sadarwa da harkokin lafiya, da ababen hawa, da injinan noma, da na lantarki, da ƙarafen layin dogo, da injinan sarrafa duwatsu, da majigi da sauransu.

Wata sanarwa daga fadar gwamnatin ta ce da ma an dakatar da shigar da kayan na ɗan wani lokaci amma yanzu haramcin zai ci gaba har zuwa ƙarshen 2022.

“Wannan matakin ya zama dole don tabbatar da samun natsuwa a kasuwannin Rasha,” a cewar sanarwar.

Matakin na zuwa ne yayin da ƙasashe da kamfanonin duniya ke ci gaba da ƙaurace wa harkoki da Rasha da zimmar matsa mata ta janye dakarunta da ke luguden wuta a Ukraine tun daga ranar 24 ga watan Fabarairu.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp