Home Taska Shugabannin Kasashen da ke Mambobin NATO Sun Isa Birnin Brussels Domin Taron...

Shugabannin Kasashen da ke Mambobin NATO Sun Isa Birnin Brussels Domin Taron ƙoli Kan ƙasar Ukraine

Shugabannin Kasashen da ke Mambobin NATO Sun Isa Birnin Brussels Domin Taron ƙoli Kan ƙasar Ukraine

Shugabannin kasashen da ke mambobin kungiyar tsaro ta Nato sun isa birnin Brussels domin duba matakan da suka dace su dauka domin mayar wa Rasha martani kan mamayar da ta ke yi a Ukraine.

Mambobin ƙungiyar sun dauki hoto tare, kamar yadda suka saba gabanin fara taron, wanda ake cewa yana cikin tarurruka mafi muhimmanci a tarihin kungiyar.

Yakin na Ukraine ya shiga wata na biyu ke nan tun bayan da Rasha ta tura dakarunta cikin kasar domin ta hana ta shiga kungiyar ta Nato da kuma zama mamba a tarayyar Turai, wadanda ke cikin wasu bukatu da Rashar ta bayyana a matsayin dalilinta na mamaye kasar.

 

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp