Home Taska ‘Yan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi da Kashe ‘Yan Sanda Biyu...

‘Yan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi da Kashe ‘Yan Sanda Biyu a Anambra

Police-Arrest

Yan Sanda Sun Kama Wadanda Ake Zargi da Kashe ‘Yan Sanda Biyu a Anambra

 

An kama wasu ‘yan bindiga da ake zargin sun kai hari ofishin ‘yan sanda a jihar Anambra, inda suka kashe ‘yan sanda biyu.

Lamarin ya faru ne a karamar hukumar Okija da ke Ihiala a cikin watan Maris.

Kwamishinan ‘yan sandan kasar, Echeng Echeng ne ya sanar da kamen a jiya, inda ya ce an kama wanda ake zargin shi ne ya shirya harin tare da wasu mutanensa a ranar Laraba.

Echeng ya ce “An kama da yawa daga cikin wadanda ake kira ‘yan bindigar da ba a san ko su waye ba, an kwato makamai da motoci tare da ceto wadanda abin ya shafa.”

“A jiya (Laraba), mun samu ci gaba a rundunar. A watan Maris, an kai wa daya daga cikin tashoshinmu hari a Okija, kuma mun rasa mutanenmu biyu. Muna so mu sanar da ku cewa an kama wanda ya shirya wannan aiki ne a jiya tare da mutanensa uku.”

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
https://nnn.ng/image-compressor/
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp