Home Labarai Dalilin INEC na dakatar da zaben Kunsi da Tsanyawa

Dalilin INEC na dakatar da zaben Kunsi da Tsanyawa

Hukumar Zaɓe me zaman kanta ta Najeriya da dakatar da Zaɓen Ƙunci da Tsanyawa.
Daraktan hulda da wayar da kan Jama’a ga masu zaɓe na hukumar, Sam Olumekun ya sanar da hakan ta cikin wata sanarwa da ya sanyawa hannu.
Sanarwar tace sun dakatar da zaɓen ne, a sakamakon yadda ‘yan daba suka lalata kayan aikin zaɓen a karamar hukumar kunchi.
Hukumar ta kuma bukaci jami’an tsaro da su gudanar da bincike kan lamarin, inda ita ma zata gudanar da nata bincike.
Sauran Wuraren da dakatarwa ta shafa sun haɗar da na mazabun jihohin Akwa Ibom da kuma Enugu.
PRNigeria Hausa
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp