Home General Babbar tashar wutar lantarki ta Najeriya ta sake faduwa karo na 4...

Babbar tashar wutar lantarki ta Najeriya ta sake faduwa karo na 4 cikin mako guda

Kamfanin dakon wutar Lantarki na Nijeriya TCN ya tabbatar da sake lallacewar wutar kasar a ranara talata 5 ga watan Nuwamban 2024.

kamfanin yace wutar kasar ta sami tasgaro ne da misalin karfe 1:52pm, wannan na zuwa ne bayana da babbar tashar wutar lantarki ta Najeriya ta sake faduwa karo na 4 cikin mako guda.

mai magana da yawun kamfanin Ndidi Mbah ne ya bayyana hakan, wanda yace wannan ya biyo bayan wani tasgaro da layukan wutar suka samu.

Jaridar Punch ta ruwaito cewa kafin faduwar wutar da misalin karfe 1:39 na yamma, kamfanin ya samar da wutar da ta kai megawatts 2,711, wadda kuma kafin lalacewar yana samar da megawatt 3,631.

Adadin wutar da aka samar dai a sanyin safiyar wannan rana da misalin karfe 6 ya kai Megawatt 3,934.77

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp