Home Taska Corona: Yaduwar Cutar ta sa an Sake Kulle Birnin Shanghai na Kasar...

Corona: Yaduwar Cutar ta sa an Sake Kulle Birnin Shanghai na Kasar China

Corona: Yaduwar Cutar ta sa an Sake Kulle Birnin Shanghai na Kasar China

Dokar yaki da cutar corona a babban birni mafi hada-hadar kasuwanci a duniya wato Shanghai da ke China.

An sanar cewa rabin mazauna birnin da ke yammaci su zauna a gida tsawon kwanaki biyar, yayin da za a ci gaba da gwaji.

Rahotanni sun ce a yanzu an raba birnin mai mutane miliyan 25 kashi biyu, sannan an fara gwajin gama- gari.

Kantunan sayar da kaytan masarufi ne kadai aka amince su bude, sannan ma’aikatan lafiya ne kadai aka maince su fita sai kuma wadanda fita ta kama su dole.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp