Home Taska Jerin Takunkumai 10 da Birtaniya ta Saka wa Rasha

Jerin Takunkumai 10 da Birtaniya ta Saka wa Rasha

Jerin Takunkumai 10 da Birtaniya ta Saka wa Rasha

Waɗannan su ne jerin takunkuman da Firaministan Birtaniya Boris Johnson ya sanar da saka su a kan Rasha:

1.Za a riƙe dukkan ƙadarorin bankunan Rasha kuma za a cire ta daga tsarin harkokin kuɗin birtaniya. Wannan zai hana su samun damar amfani da kuma cire kuɗaɗe ta Birtaniya.Hakan ya haɗa da rufe bankin VTB ba tare da ɓata lokaci ba

2.Majalisar Dokoki za ta dakatar da manyan kamfanonin Rasha da kuma ƙsar daga aron kuɗaɗe a kan kasuwannin Birtaniya

3.Za a riƙe ƙadarorin mutum 100

4.Za a haramta wa jiragen kamfanin Aeroflot sauka a Birtaniya

5.Za a dakatar da lasisan ba da damar a yi abubuwan da suka shafi harkokin soji

6.A cikin kwanaki masu zuwa Birtaniya za ta dakatar da fitar da abubuwan fasaha da kuma kayayyakin tace man fetur

7.Za a ƙayyade yawan kuɗaɗen da ƴan Rasha za su iya saka wa a asusun bankunan Birtaniya

8.Ya ce akwai yiwuwar a cire Rasha daga tsarin aika kuɗaɗe na ƙasashen yamma

9.Irin wannan mataki zai shafi Belarus a kan rawar da take takawa kan yaƙar Ukraine da ake yi

10.Birtaniya za ta gabatar da dokar aikata miyagun laifuka da suka shafi harkokin kuɗaɗe gaban majalisa kafin a tafi hutun Ista.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp