Home Taska Jerin Takunkumai 10 da Birtaniya ta Saka wa Rasha

Jerin Takunkumai 10 da Birtaniya ta Saka wa Rasha

Jerin Takunkumai 10 da Birtaniya ta Saka wa Rasha

Waɗannan su ne jerin takunkuman da Firaministan Birtaniya Boris Johnson ya sanar da saka su a kan Rasha:

1.Za a riƙe dukkan ƙadarorin bankunan Rasha kuma za a cire ta daga tsarin harkokin kuɗin birtaniya. Wannan zai hana su samun damar amfani da kuma cire kuɗaɗe ta Birtaniya.Hakan ya haɗa da rufe bankin VTB ba tare da ɓata lokaci ba

2.Majalisar Dokoki za ta dakatar da manyan kamfanonin Rasha da kuma ƙsar daga aron kuɗaɗe a kan kasuwannin Birtaniya

3.Za a riƙe ƙadarorin mutum 100

4.Za a haramta wa jiragen kamfanin Aeroflot sauka a Birtaniya

5.Za a dakatar da lasisan ba da damar a yi abubuwan da suka shafi harkokin soji

6.A cikin kwanaki masu zuwa Birtaniya za ta dakatar da fitar da abubuwan fasaha da kuma kayayyakin tace man fetur

7.Za a ƙayyade yawan kuɗaɗen da ƴan Rasha za su iya saka wa a asusun bankunan Birtaniya

8.Ya ce akwai yiwuwar a cire Rasha daga tsarin aika kuɗaɗe na ƙasashen yamma

9.Irin wannan mataki zai shafi Belarus a kan rawar da take takawa kan yaƙar Ukraine da ake yi

10.Birtaniya za ta gabatar da dokar aikata miyagun laifuka da suka shafi harkokin kuɗaɗe gaban majalisa kafin a tafi hutun Ista.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp