Home Taska Rundunar Sojin Najeriya ta Tarwatsa Sansanin Boko Haram da Kuɓutar da Mutane...

Rundunar Sojin Najeriya ta Tarwatsa Sansanin Boko Haram da Kuɓutar da Mutane 30 a Jahar Borno

Rundunar Sojin Najeriya ta Tarwatsa Sansanin Boko Haram da Kuɓutar da Mutane 30 a Jahar Borno

Rundunar Sojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta na Operation Desert Sanity sun samu nasarar tarwatsa sansanonin ‘yan ƙungiyar ISWAP da Boko Haram a ƙauyukan Ndufu da Musuri da ke jihar Borno.

Rundunar ta ce ta kuɓutar da mutum 30 wadanda aka yi garkuwa da su.

Har wa yau, sanarwar ta ƙara da cewa dakarun soja sun ƙwato makamai daga hannun ‘yan bindigar masu iƙirarin jihadi.

Jihar Borno da ke arewa maso gabashin Najeriya ta shafe shekaru fiye da 10 tana fama da hare-haren ‘yan Boko Haram masu ikirarin jihadi wanda ya yi sanadiyyar salwantar rayukan mutum fiye da 300,000, a cewar Majalisar Ɗinkin Duniya.

 

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Shin AtikuObi Zasu Iya Tsige TinubuShettima a 2027? Daga Yushau A. ShuaibYadda Shari'ar Masarautar Kano ke Ci gaba da Wakana a Kotun ta ƙoliTawagar Amurka na Shirin Tafiya Pakistan Domin Tattaunawar Sulhu da IranDole Najeriya ta Samu Tsaro ta Kowane Hali - Babban Hafsan TsaroChelsea da Newcastle na Harin Coulibaly, Liverpool na Neman Siyan Marcos SensiBadaƙalar $1.3m: Kotu ta ba EFCC izinin Kama Tsohuwar Ministar jin ƙan Najeriya Sadiya FarouqRaphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - Atiku
X whatsapp