Home Labarai Shugaban Kasar Syria ya Zargi Kasashen Yamma da Tayar da Yakin Ukraine

Shugaban Kasar Syria ya Zargi Kasashen Yamma da Tayar da Yakin Ukraine

Shugaban Kasar Syria ya Zargi Kasashen Yamma da Tayar da Yakin Ukraine

Shugaban Syria Bashar al-Asad ya zargi kasashen yamma da tayar da yakin Ukraine.

“Kasashen yamma na fakewa da taimakawa al’ummar duniya, amma a lokaci guda kuma suna aikata laifukan yaki ga al’umar duniya,” kamar yadda Bahsar al-Assad aka ambato shi yana fada.

Kamfanin dillancin labarai na Syria ya ambato shi yana cewa, “kasashen Turai ba za su iya yaudarar Syria ba, duk da fake wa da cewa suna taimako cikin gwammai, kuma wannan ba karamin abin abu ba ne mai mahimmanci.”

“Kasashen yamma na nunawa suriya tsana a fili tare da mutanenta, amma abin da yake faruwa a Syria ya tilasta musu bayyana abin da suka dade suka boyewa a ransu, kuma abin da yake faruwa yanzu a Syria ya kara nuna inda suka dosa a fili,” in ji Bashar al-Assad.

Ya ce yakin Syria ya yi wa kasashen Yamma tsirara, na farko daga mutane yamma na biyu ga sauran mutanen duniya.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp