Home Labarai Shugaban Kasar Syria ya Zargi Kasashen Yamma da Tayar da Yakin Ukraine

Shugaban Kasar Syria ya Zargi Kasashen Yamma da Tayar da Yakin Ukraine

Shugaban Kasar Syria ya Zargi Kasashen Yamma da Tayar da Yakin Ukraine

Shugaban Syria Bashar al-Asad ya zargi kasashen yamma da tayar da yakin Ukraine.

“Kasashen yamma na fakewa da taimakawa al’ummar duniya, amma a lokaci guda kuma suna aikata laifukan yaki ga al’umar duniya,” kamar yadda Bahsar al-Assad aka ambato shi yana fada.

Kamfanin dillancin labarai na Syria ya ambato shi yana cewa, “kasashen Turai ba za su iya yaudarar Syria ba, duk da fake wa da cewa suna taimako cikin gwammai, kuma wannan ba karamin abin abu ba ne mai mahimmanci.”

“Kasashen yamma na nunawa suriya tsana a fili tare da mutanenta, amma abin da yake faruwa a Syria ya tilasta musu bayyana abin da suka dade suka boyewa a ransu, kuma abin da yake faruwa yanzu a Syria ya kara nuna inda suka dosa a fili,” in ji Bashar al-Assad.

Ya ce yakin Syria ya yi wa kasashen Yamma tsirara, na farko daga mutane yamma na biyu ga sauran mutanen duniya.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp