Home Taska Sabbin Dokokin da ‘Yan Taliban Suka Kafa a Afghanistan

Sabbin Dokokin da ‘Yan Taliban Suka Kafa a Afghanistan

Sabbin Dokokin da ‘Yan Taliban Suka Kafa a Afghanistan

 

Jami’an ma’aikatar kula da al’umma a Afghanistan na gudanar da bincike a gaban ofisoshin gwamnati domin duba ko tsawon gemun ma’aikata ya kai wanda hukuma ta umarta, kuma suna sanya kayayyaki kamar yadda Musulunci ya buƙata.

Ma’aikatar yaɗa Kyawawan Halaye da Hana Aikata Laifuka ta gargaɗi ma’aikatan gwamnati cewa za su iya rasa ayyukansu idan ba su mayar da hankali kan wadannan dokokin ba.

Wannan na cikin sabbin dokokin da ƴan Taliban suka kafa a ƴan makonnin nan.

An kulle makarantun sakandare na mata cikin sa’o’i bayan da daliban suka koma hutu a makon jiya.

An kuma hana mata yin tafiye-tafiye a jiragen sama na cikin gida ko masu zuwa kasashen waje ba tare da muharrami ba tare da hana cuɗanyar mata da maza a wuraren shaƙatawa

 

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp