Home Taska Roman Abramovich na Fama da Rashin Lafiya Mai Alaƙa da Guba

Roman Abramovich na Fama da Rashin Lafiya Mai Alaƙa da Guba

Roman Abramovich na Fama da Rashin Lafiya Mai Alaƙa da Guba

Rahotanni sun ce attajirin kasar Rasha Roman Abramovich na sha fama da rashin lafiya da ake zargin guba ce.

Roman Abramovich mai shiga tsakanin rikicin Ukraine ya nuna alamu na cutar guba bayan ganawar tattaunawar zaman lafiya a farkon wannan watan, kamar yadda rahotanni suka bayyana

Abramovich tare da wani dan kasuwa na Rasha, sun shiga tattaunawar tare da dan majalisar a yankin Crimean Rustem Umerov.

Mutum uku da suka halarci tattaunawar a Kyiv daga ranar 3 zuwa 4 ga Maris sun nuna alamun rashin lafiyar daga makami mai guba, kamar yadda aka ruwaito.

An ruwaito cewa idanunsu sun ja kuma suna kwalla da saba a fata da hannu, amma sun ce suna samun sauki kuma rayuwarsu ba ta cikin hatsari.

Sai dai Shugaban Ukraine Volodymyr Zelensky, wanda ya gana da Abramovich bai kamu ba.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com

Comments are closed.

Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp