Home Labarai Dakarun Sojojin Nijeriya Sun Sami Nasarar Hallaka Mayakan ISWAP 24

Dakarun Sojojin Nijeriya Sun Sami Nasarar Hallaka Mayakan ISWAP 24

Dakarun sojojin Nijeriya sun sami nasarar hallaka mayakan ISWAP dake tsaka da karbar horo da IED ta samar a yankin tafkin Chadi.

Wani harin sama da dakarun sojojin saman Nijeriya suka kai kan mayakan kungiyar boko haram tsagin ISWAP yayi sanadiyyar mutuwar mayakan 24.

PRNigeria ta ruwaito cewa atisayen ya faru ne ranar lahadi a Tumbum hamma, guda cikin sananne wurin da mayakan na ISWAP ke karbar hro a yankin Tafkin Chadi.

Wata majiyar liken asiri ta tsaro ta shaidawa PRNigeria cewa ‘yan ta’addan da aka hallaka na gudanar da aikin sarrafa makami da kuma hada bama-bamai wadanda ke karbar horo har tsawon kwanaki shida (6) a jere.

A wani labarin makamancin wannan, PRNigeria ta tattaro cewa wani jirgin yakin sojojin saman Nijeriya (NAF) karkashin rundunar sojin sama ta Operation Hadin kai (OPHK) ya kai wasu hare-hare ta sama kan wata maboyar ‘yan ta’adda a Tumbun da ke kusa da tafkin Chadi.

Wannan wani bangare ne na martani kan mayakan bisa yunkurin sun a kai hari wani sansanin soojin Nijeriya da ke Mallam fatori.

By PRNigeria

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp