Home Labarai Sojojin Nijeriya sun hallaka ‘yan Ta’ addan 3 a jihar Zamfar

Sojojin Nijeriya sun hallaka ‘yan Ta’ addan 3 a jihar Zamfar

Dakarun sojin Najeriya karkashin Rundunar Operation HADARIN DAJI sun sami asarar hallaka ‘yan bindiga 3 a wani musayar wuta a dajin Gusau.

Wannan na kunshe ta cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun daraktan yada labarai na shalkwatar rundunar Manjo Janar Musa DANMADAMI.

Sanarwar mai dauke da kwana watan 30 ga wata Afrilu 2023, tace a wani aikin tarwatsa ‘yan bindiga rundunar ta tarwatsa gungun su na Anka ANKA, karkashin ikon DAN KAMFANI dake karamar hukumar Anka a jihar Zamfara.

Dakarun sojin sun yi arangama da’ yan bindiga inda suka hallaka 3 daga cikin su, tare da kwato bindiga kirar PKT guda 1, dauke da gidan Alburushi 48 masu tsayi mita 7.62 wanda ke dauke da Alburushin kwaya 54, sai bindiga kirar AK47 guda 3, sai kuma kunson Alburushin na musamman mai tsayi mita 7.62 da kuma baburan hawa 3.

Matakin babban iko na rundunar HADARIN DAJI ya yaba da aikin dakarun sojin, tare da neman Al’ummar gari su cigaba da basu hadin kai domin kakkabe ayyukan ‘yan ta’ addan a yankin.

PRNigeria hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
HURIWA ta Soki Ƴan Sanda da NDPC Kan Jinkirin Binciken Zargin Kutse da aka yi wa Bayanan NIPSS da ya Shafi Jami’in Sojan RuwaƳa'yan El-Rufai Sun Shiga Rikici Yayin da Bashir ya Zargi Bello da Shan Muggan Kwayoyi da Cin Amanar suTsaro, Fafutuka da Nauyin Tabbatarwa Daga Mukhtar Ya’u MadobiONSA ta Fitar da Faɗakarwar Tsaro, ta Bukaci Ƴan Najeriya su ƙara Yawan Tsawaita TsaroHukumar DSS ta Dakatar da Shari'ar Sowore Kan Laifukan Intanet Har Sai Bayan Zaben Shugaban Kasa na 2027Gwarzo ya ba da Gudummuwar ₦10m ga Horarwa na Musamman na PRNigeria Bayan ya ba da Gidansa na Abuja Don Cibiyar Koyon Aikin Jarida2027: Bayan Takardu da Sauran Tsoffin Maganganu Marasa Amfani, ‘Yan Najeriya Sun Cancanci Kamfen Din da Ya Dace Da Matsaloli  Daga Kabir AkintayoGwamnati Tarayya ta Bayyana Bas 100 Masu Amfani da Wutar Lantarki Don Rage Wa Ma’aikatan Gwamnati Matsalar SufuriƳan Ta’adda na Amfani da Kafafen Sada Zumunta da Dandamalin Aikin Tura Kuɗi Don Tallafa Wa Ayyukansu — BukartiBinciken Gaskiya na PRNigeria: Ta Karyata Da’awar Tony Elumelu ta Cewa An yi Satar Man Fetur Kashi 97% Kafin Zamanin TinubuMeyasa Mutuwar Bazata Take Daukar Masu Alheri ta Bar Mugaye ? Na Yushau A. ShuaibSojoji Sun Kama Bindigar AK-103 Da Aka Boye a Cikin Jakar Gero, Sun Kama Mutum Uku A ZamfaraSojoji Sun Kama Shahararren Shugaban Ƴan Bindiga, 'Sanusi Maigilas' a Dajin Katsina2027: Yadda Zan Magance Rashin Tsaro, In Magance Matsalolin Tattalin Arziki da Zamantakewa a Kwara — Zakari MohammedLabarin NIPSS Mai Damuwa: Lokacin da Jami'in Sojan Ruwa Ya Cin Zarafin Mawallafi Daga Nuhu Mohammed
X whatsapp