Home Labarai Amnesty ta magantu kan simamen jami’an tsaro shelkwatar NLC

Amnesty ta magantu kan simamen jami’an tsaro shelkwatar NLC

Kungiyar kare haƙƙin bil’Adama ta Amnesty International ta yi Allah-wadarai da samamen da jami’an tsaro suka kai hedikwatar ƙungiyar kwadago ta Najeriya, ta NLC.

Kungiyar ta ce samamen da aka kai jiya Laraba da daddare ya yi kama da wata mummunar manufa ta hantarar ƙungiyar ƙwadagon.

A cewar Amnesty International, samamen da jami’an tsaron suka kai ya tauye ƴanci da damar ma’aikata na gudanar da zanga-zanga.

A yayin samamen, jami’an tsaron sun yi awon gaba da littattafai na kungiyar NLC, tare da kwace kayayyakin da suka ce an yi amfani da su wajen tada zaune tsaye da kuma shirya zanga-zangar baya-bayan nan.

Ƙungiyar ta Amnesty ta bayyana matukar damuwarta game da tsaron jami’an NLC.

Sannan ta jaddada cewa a karkashin dokokin kare hakkin bil’Adama na ƙasashen duniya, ba a harin ƙungiyoyin ƙwadago saboda gudanar da ayyukansu.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp