Home Taska Sabbin Dokokin da ‘Yan Taliban Suka Kafa a Afghanistan

Sabbin Dokokin da ‘Yan Taliban Suka Kafa a Afghanistan

Sabbin Dokokin da ‘Yan Taliban Suka Kafa a Afghanistan

 

Jami’an ma’aikatar kula da al’umma a Afghanistan na gudanar da bincike a gaban ofisoshin gwamnati domin duba ko tsawon gemun ma’aikata ya kai wanda hukuma ta umarta, kuma suna sanya kayayyaki kamar yadda Musulunci ya buƙata.

Ma’aikatar yaɗa Kyawawan Halaye da Hana Aikata Laifuka ta gargaɗi ma’aikatan gwamnati cewa za su iya rasa ayyukansu idan ba su mayar da hankali kan wadannan dokokin ba.

Wannan na cikin sabbin dokokin da ƴan Taliban suka kafa a ƴan makonnin nan.

An kulle makarantun sakandare na mata cikin sa’o’i bayan da daliban suka koma hutu a makon jiya.

An kuma hana mata yin tafiye-tafiye a jiragen sama na cikin gida ko masu zuwa kasashen waje ba tare da muharrami ba tare da hana cuɗanyar mata da maza a wuraren shaƙatawa

 

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp