Home Taska Za a yi Zaben Raba Gardama a Switzerland Kan Tallan Sigari

Za a yi Zaben Raba Gardama a Switzerland Kan Tallan Sigari

Za a yi Zaben Raba Gardama a Switzerland Kan Tallan Sigari

Masu kada kuri’a a Switzerland za su yi zaben raba gardama yau Lahadi don yanke shawara kan tsaurara dokokin ta’ammali da tallan taba sigari, musaman a duk inda matasa za su iya ganinta.

Ƙasar wacce kusan kashi ɗaya bisa huɗu na al’ummarta ke shan sigari, na da dokokin da ake ganin sun yi sauki, ga tallanta.

Masu fafutuka a Switzalan na ta jan kafa wajen ganin an tabbatar da gyara a dokar, wani abu da ake dangantawa da siyan bakinsu da kamfanonin samar da taba sigarin na yi.

Kuri’ar jin ra’ayin jama’a ta baya-bayan nan dai na nuni da cewa galibin masu kada kuri’a na son a amince da shirin.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Sojoji 7 a SokotoAn faɗa wa Shugaba Tinubu Cewa Ina Kitsa Yadda Zan Kashe Shi - ShettimaRundunar 'Yan Sandan Najeriya ta Ceto ƴan Mali 30 Daga Hannun Masu Safarar MutaneMun Kashe Mayaƙan ISIS 175 - Rundunar Sojin NajeriyaFarfesa Pantami ya Janye Daga Takarar Gwamnan Jihar GombeKishiya: Tsakanin ONSA na Ribadu da Tsaron Gida Famadewa Daga Yushau A. ShuaibZaben Fidda Gwani: An Harbe Mutum a Jihar PlateauRundunar 'Yan Sanda ta Tabbatar Kashe Jami'anta 17 a YobeSatar Kayayyakin Banki: An Kama Mutane Huɗu a Jihar Gombe'Yan Bindiga Sun Sace Basarake Tare da Mata 2 a KatsinaJami'an Kwastam Biyu sun Rasa Ransu a Fafatawa da LakurawaMatar Aure ta Zuba wa Kishiyarta da 'Ya'yanta Biyu Fetur Tare da Banka Musu Wuta a KanoIna da ƴancin Mu'amala da Kowa ba Tare da La'akari da Jam'iyya ba - WikeAdadin Masu Fama da Cutar Tamowa na ƙaruwa a Najeriya - MSFGwamnatin Yobe ta Sha Alwashin Kawo ƙarshen Hare-Haren Boko Haram
X whatsapp