Home Taska Mutane 22 Sun Rasa Rayukansu Bayan Harin da Rasha ta Kai Birnin...

Mutane 22 Sun Rasa Rayukansu Bayan Harin da Rasha ta Kai Birnin Sumy na UKraine

Mutane 22 Sun Rasa Rayukansu Bayan Harin da Rasha ta Kai Birnin Sumy na UKraine

 

Mun sami karin bayani kan wani hari da Rasha ta kai da yayi sanadin mutuwar mutum 22 – cikinsu har da kananan yara uku – a birnin Sumy na kasar Ukraine.

Gwamnan yankin Sumy Dmytro Zhyvytskyi ya ce cikin dare Rasha ta harba bama-bamai ne ayankin da fararen hula ke zama wanda ke arewa maso gabashin birnin, inda ya ce kisan kiyashi ne Rashar ta yi.

Ya shaida wa BBC Ukrainian cewa: “Bama-bamai uku cikin dare daya… Abin babu kyawun gani.”

harin ya halaka mutum uku da ke zaune tare cikin gida daya. Ya kuma lalata gidaje uku baki dayansu, inda wasu gidaje 20 kuma aka lalata su sosai.

Kamar yadda muka fadi a baya, mutum 5,000 sun sami ficewa daga birnin na Sumy, bayan da Rasha ta amince ta dakatar da bude wuta kan birnin domin a bude wa fararen hula hanyoyin jin kai na barin birnin.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp