Home Taska Harin da Rasha ta Kai wa Ukraine Yana Gudana Yadda Aka Tsara...

Harin da Rasha ta Kai wa Ukraine Yana Gudana Yadda Aka Tsara Shi Tun Farko – Minista Sergei Lavrov

Harin da Rasha ta Kai wa Ukraine Yana Gudana Yadda Aka Tsara Shi Tun Farko – Minista Sergei Lavrov

Bayan tatatunawar da ministocin harkokin wajen Rasha da Ukraine suka yi kai tsaye a Turkiyya, minista Sergei Lavrov na Rasha ya amsa tambayoyi.

Da aka tamabaye shi yadda yakin da kasarsa ke yi a Ukraine, ya ce harin aiki ne na musamman kuma yana gudana yadda aka tsara shi tun farko.

Lavrov ya tuhumi kasashen yammacin Turai da daukan matakai “masu hadari” ta hanyar ba Ukraine makamai, yana cewa wannan matakin ya keta “dukkan abubuwan da suka amince da su.”

Da aka tambaye shi ko Rasha na da niyyar kai wa wasu kasashen hari, sai ya ce ba ta da wannan shirin kuma ya nanata matsayar Rashar cewa ba hari ta kai wa Ukraine ba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp