Home AFIRKA RSF sun kashe mutum 13 a wani sabon hari kan fararen hula...

RSF sun kashe mutum 13 a wani sabon hari kan fararen hula a Sudan

Aƙalla mutum 13 ne suka mutu a wani hari da da ake zargin dakarun RSF ne suka kai a kudancin birnin Khartoum na ƙasar Sudan.

An yi zargin cewa mayaƙan ƙungiyar sun buɗe wuta kan fararen hula a garin Al Hilaliya da ke jihar Al Jazeera, da ke kudancin Khartoum.

An samu rahotonnin sace kayyaki da cinna wa gidaje wuta. An dai ɗauki fiye da shekara guda ana gwambza yaƙi tsakanin RSF da sojojin ƙasar.

Yaƙin ya jefa ƙasar cikin mawuyacin halin buƙatar jin ƙai, yayin da fiye da mutum miliyan 11 suka rasa muhallansu.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp