Home Taska Adadin Matasa ‘Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 – NDLEA

Adadin Matasa ‘Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 – NDLEA

Buba Marwa

Adadin Matasa ‘Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 – NDLEA

 

Shugaban hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi NDLEA Buba Marwa ya ce sama da kashi 60 na masu ta’ammali da miyagun kwayoyi da suka kama cikin shekaru biyar da suka ggabata matasa ne.

Adadin mutanen da aka kama ya kai 77,859, wanda haka ke nuni da ta’azzarar ta’ammali miyagun kwayoyi tsakanin matasa.

Marwa ya bayyana hakan ne a yayin gudanar da maƙala kaso na 29 zuwa 30 a jami’ar Abuja, wadda ta zama Jami’ar Yakubu Gowon, kamar yadda sanarwar da Femi Babafemi daraktan yaɗa labaran hukumar ya fitar.

Ya gargaɗi matasan Najeriya musamman waɗanda suke makarantun gaba da sakandire, saboda shaye-shayen yana kassara rayuwar matasan Najeriya da ya kamata su zama masu amfani ga ƙasar.

Ya ce harkar shaye-shaye ta bar kan titunan Najeriya ta koma cikin makarantu.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Raphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - AtikuCOAS Ya Bukaci Bojojin Nijeriya da su Mayar da Hankali Wajen Kare Rayukan Fararen HulaTURA TA KAI BANGO: Bayan Mutuwar Bashar Sani, Dole ne Arewa Ta Fuskanci MatsalolintaDangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a Edo
X whatsapp