Home Taska Rigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka – Hukumar Lafiya...

Rigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka – Hukumar Lafiya ta Duniya

Rigakafi

Rigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka – Hukumar Lafiya ta Duniya

 

Wani rahoto da Hukumar Lafiya ta Duniya ta fitar ya bayyana cewa allurar rigakafin ƙyanda na yara da ake yi ya ceci rayukan kusan mutum miliyan 20 a Afrika cikin shekaru 25 na ƙarnin da ya gabata.

Alkaluman da aka tattara tare da haɗin gwiwar shirin rigakafin GAVI, sun nuna adadin mutuwar da ake samu sakamakon cutar kyanda ya ragu a tsawon wancan lokacin.

Kasashen Cape Verde da Mauritius da Seychelles a bara sun zama kasashe na farko a yankin kudu da hamadar Sahara da suka kawar da cutar gaba daya.

Ci gaban da aka samu ya ƙara bayyana ƙoƙarin da ake yi na faɗaɗa shirye-shiryen rigakafin yara ciki har da na cututtuka kamar ciwon sanƙarau da zazzaɓin cizon sauro.

Amma masana sun yi gargaɗin cewa hallau akwai ƙalubale saboda har yanzu miliyoyin yara ba su samu allurar kariya daga cutar ba.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp