Home Taska Rundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram Makamai

Rundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram Makamai

Yusuf Ali

Rundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram Makamai

 

Rundunar sojin Najeriya ta musanta zargin da ake yi cewa ana bai wa tsofaffin mayaƙan Boko Haram makamai tare da tura su zuwa fagen daga a karkashin shirin gyaran hali.

Mai kula da shirin, Birgediya Janar Yusuf Ali, ya ce zarge-zargen ba gaskiya ba ne, bayan wani bidiyo da aka wallafa a intanet ya nuna wasu tsofaffin mayaƙa, suna fafatawa tare da dakarun soji.

Ya ce mutanen da aka gani a cikin faifan bidiyon ba su da wata alaka da shirin, sannan wurin da aka nuna ba ya ɗaya daga cikin cibiyoyin shirin.

Ƙungiyar Boko Haram dai ta shafe fiye da shekara 10 tana kai hare-hare a yankin arewa maso gabashin Najeriya, inda ta kashe dubban mutane.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp