Home Taska Rundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram Makamai

Rundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram Makamai

Yusuf Ali

Rundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram Makamai

 

Rundunar sojin Najeriya ta musanta zargin da ake yi cewa ana bai wa tsofaffin mayaƙan Boko Haram makamai tare da tura su zuwa fagen daga a karkashin shirin gyaran hali.

Mai kula da shirin, Birgediya Janar Yusuf Ali, ya ce zarge-zargen ba gaskiya ba ne, bayan wani bidiyo da aka wallafa a intanet ya nuna wasu tsofaffin mayaƙa, suna fafatawa tare da dakarun soji.

Ya ce mutanen da aka gani a cikin faifan bidiyon ba su da wata alaka da shirin, sannan wurin da aka nuna ba ya ɗaya daga cikin cibiyoyin shirin.

Ƙungiyar Boko Haram dai ta shafe fiye da shekara 10 tana kai hare-hare a yankin arewa maso gabashin Najeriya, inda ta kashe dubban mutane.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp