Home WASANNI Raphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion...

Raphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion Lig

Raphinha

Raphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion Lig

 

Dan wasan Barcelona na gaba Raphinha ya ce fitar da ƙungiyarsa da aka yi daga Champion Lig, “fashi aka yi wa Barcelona”.

A duka wasanni biyun da suka buga na gida da waje an korar mata ɗan wasa daya, waɗanda abokiyar hamayyarta Atletico Madrid ta ci ta 3-2 gida da waje.

A wasan farko an ci Barceola har gida 2-0, yayin da a wasa na biyu Barcelonan ta ci 1-2, amma duk da haka an cire ta.

A duka wasannin sai da aka fara katin gargaɗi sa’annan daga baya a bayar da jan kati, bayan duba na’urar da ke taimakawa alƙalin wasa.

Raphina bai buga duka wasannin ba sakamakon raunin da ya ji: “a wajena fashi ne wannan wasan. Ba wai wannan ba har wanda aka fara”.

“Alƙalin wasan bai iya komai ba, hukuncin da ya yi ba wanda hankali zai ɗauka ba ne.

“Ban san duka nawa Atletico suka yi wa ‘yan Barcelona ba, amma alƙalin wasan bai basu ko katin gargaɗi ɗaya ba.

“Ban san tsoron me suke ji ba idan Barcelona ta yi nasara.”

 

 

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Raphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion LigRundunar sojin Najeriya ta Musanta bai wa Tsofaffin Mayaƙan Boko Haram MakamaiGwamnatin Tarayya ta Sauya Zarge-Zargen da ta ke yi wa MalamiAn Binne Birgediya Janar Braimah da Sauran Sojojin da Boko Haram ta KasheYaƙin Iran: Hauhawar farashin Kaya a Najeriya ya ƙaruAdadin Matasa 'Yan kwaya da Muka Kama a Shekara 5 - NDLEAJam'iyyar ADC ta Kori Nafi'u Bala GombeRigakafin ƙyanda ya Ceci Yara Miliyan 20 a Afirka - Hukumar Lafiya ta Duniya2027 Ita ce Dama ta ƙarshe da zan Fito Takara - AtikuCOAS Ya Bukaci Bojojin Nijeriya da su Mayar da Hankali Wajen Kare Rayukan Fararen HulaTURA TA KAI BANGO: Bayan Mutuwar Bashar Sani, Dole ne Arewa Ta Fuskanci MatsalolintaDangote ya ƙara farashin man feturHukumar Jin dadin alhazan Kano ta sanar da ranar fara jigilar maniyatantaYadda Lakurawa suka kashe masallata a KebbiDSS ta kama jagoran ISWAP da ake nema ruwa a jallo a Edo
X whatsapp