Home WASANNI Raphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion...

Raphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion Lig

Raphinha

Raphinha ya Magantu kan Fitar da ƙungiyarsa da aka yi Daga Champion Lig

 

Dan wasan Barcelona na gaba Raphinha ya ce fitar da ƙungiyarsa da aka yi daga Champion Lig, “fashi aka yi wa Barcelona”.

A duka wasanni biyun da suka buga na gida da waje an korar mata ɗan wasa daya, waɗanda abokiyar hamayyarta Atletico Madrid ta ci ta 3-2 gida da waje.

A wasan farko an ci Barceola har gida 2-0, yayin da a wasa na biyu Barcelonan ta ci 1-2, amma duk da haka an cire ta.

A duka wasannin sai da aka fara katin gargaɗi sa’annan daga baya a bayar da jan kati, bayan duba na’urar da ke taimakawa alƙalin wasa.

Raphina bai buga duka wasannin ba sakamakon raunin da ya ji: “a wajena fashi ne wannan wasan. Ba wai wannan ba har wanda aka fara”.

“Alƙalin wasan bai iya komai ba, hukuncin da ya yi ba wanda hankali zai ɗauka ba ne.

“Ban san duka nawa Atletico suka yi wa ‘yan Barcelona ba, amma alƙalin wasan bai basu ko katin gargaɗi ɗaya ba.

“Ban san tsoron me suke ji ba idan Barcelona ta yi nasara.”

 

 

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp