Home Taska Mun Kashe Mayaƙan ISIS 175 – Rundunar Sojin Najeriya

Mun Kashe Mayaƙan ISIS 175 – Rundunar Sojin Najeriya

Sojoji

Mun Kashe Mayaƙan ISIS 175 – Rundunar Sojin Najeriya

 

Rundunar sojin Najeriya ta ce bayanan da ta samu bayan hare-hare da ta ƙaddamar tare da haɗin gwiwar sojojin Amurka a ƙarshen mako ya kashe mayaƙan ƙungiyar ISIS 175.

Sai dai babu wata kafa mai zaman kanta da ta tabbatar da wannan adadi ko kuma bayanan waɗanda aka kashen.

A ranar Juma’a ne shugabannin ƙasashen Amurka da Najeriya suka bayyana kashe wani kwamandan IS, mai suna Abu-Bilal al-Minuki da wasu mayaƙansa a wani hari ta sama da sojojin ƙasashen biyu suka kai gidansa a tafkin Chadi.

A farkon wannan wata ne sojojin Najeriya suka musanta rahotonnin kisan fararen hula a wasu hare-hare daban-daban a yankunan arewa maso gabasa da arewa maso yammacin ƙasar.

Tuni dai Majalisar Dinkin Duniya ta yi kiran gudanar da bincike game da batun

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya Mun Ceto Mutane 47 Daga Hannun Mayaƙan ISWAP - Rundunar Sojin NajeriyaSanatocin za su Fara Duba ƙudirin  Kafa ƴan Sandan Jihohi Ranar Laraba - AkpabioMatakin da Amurka ta ɗauka na Cire Tallafin Cutar HIV a Afirka ta Kudu Zai Janyo Asarar Rayuka - MDDAn Gurfanar da Mutane 24 Bisa Zargin Kashe Matar Aure a Maraban Jos
X whatsapp