Home Taska Mun Kashe Mayaƙan ISIS 175 – Rundunar Sojin Najeriya

Mun Kashe Mayaƙan ISIS 175 – Rundunar Sojin Najeriya

Sojoji

Mun Kashe Mayaƙan ISIS 175 – Rundunar Sojin Najeriya

 

Rundunar sojin Najeriya ta ce bayanan da ta samu bayan hare-hare da ta ƙaddamar tare da haɗin gwiwar sojojin Amurka a ƙarshen mako ya kashe mayaƙan ƙungiyar ISIS 175.

Sai dai babu wata kafa mai zaman kanta da ta tabbatar da wannan adadi ko kuma bayanan waɗanda aka kashen.

A ranar Juma’a ne shugabannin ƙasashen Amurka da Najeriya suka bayyana kashe wani kwamandan IS, mai suna Abu-Bilal al-Minuki da wasu mayaƙansa a wani hari ta sama da sojojin ƙasashen biyu suka kai gidansa a tafkin Chadi.

A farkon wannan wata ne sojojin Najeriya suka musanta rahotonnin kisan fararen hula a wasu hare-hare daban-daban a yankunan arewa maso gabasa da arewa maso yammacin ƙasar.

Tuni dai Majalisar Dinkin Duniya ta yi kiran gudanar da bincike game da batun

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
https://nnn.ng/image-compressor/
Latest News
Mutane 6 Sun Rasu 4 Sun Jilkata Sanadiyyar Tsawa a Jihar AdamawaMatatar Dangote ta Dakatar da Amfani da Naira Wajen Sayar da Man FeturZaɓen 2027: Jam'iyyar ADC ta Mayar da Martani kan Hukuncin Kotu Akwai Yiwuwar ba zan kai Lokacin Zaɓen 2027 ba - ObiHukuncin da Kotu ta Yanke wa Direban Keke Napep Kan Aikata Fyaɗeɓata Sunan Gwamnatin Katsina: Kotu ta buƙaci Ƴan Sanda su Tsare Dr Kurfi Gwamnonin Arewacin Najeriya sun Kafa Gidauniyar Yaƙi da Matsalar TsaroGwamnatin Tarayya ba ta Yanke Hukuncin Sauya Kayan NYSC ba - Ministan MatasaJuyin Mulki: DSS ta Gurfanar da Mutane 5 kan ɓoye Timipre Sylva Ƴan Bindiga Sun Kashe Mutane 2 Tare da Limami a Jihar Sokoto Dakarun Soji Sun Bankaɗo Wajen ƙera da Rarraba Bindigogi ga Ƴan Ta'addaJami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda 
X whatsapp