Home Taska Amurka ta yi sulhu kan yaƙin da ta ke yi da Iran...

Amurka ta yi sulhu kan yaƙin da ta ke yi da Iran – Trump

Donald trump

Amurka ta yi sulhu kan yaƙin da ta ke yi da Iran – Trump

 

Da yake magana a fadar White House, Trump ya ce “Amurka ta yi sulhu kan yaƙin da ta ke yi da Iran “.

Ya ci gaba da cewa: “Muna kan kammala tattara takardun yarjejeniyar. Za iya kamatawa nan da ƴan kwanaki masu zuwa.”

Trump ya ce “wataƙila za a sanya hannu, mai yiwuwa a Turai” da zarar an kammala tattara takardun, kuma ya kamata a yi “da sauri”.

“Mun ƙulla yarjejeniyar cewa Iran ba za ta taɓa mallakar makamin nukiliya ba, wanda shi ne maƙasudin abin da ya sa muka yi wannan abun don mu samu hakan. Don haka abu ne babba.”

Trump ya ce za a buɗe mashigar Hormuz “da zarar mun sanya hannu”.

Ya kuma ce ya yi magana da shugabannin yankin da suka haɗa da ƙawayen Amurka na ƙasashen Gulf da firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, ya ƙara da cewa: ” Yankin Gabas ta tsakiya baki ɗayanta na mauƙar farin ciki”.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Jami'an DSS Sun Kama Tsohon Ministan Kimiyya da Fasaha, Uche NnajiYan Bindiga Sun Hallaka Mutane 10 a Jihar BenueNMDPRA ta Gargaɗi Gidajen Man da ba su Rage Farashi ba NECO: ɗalibai 35 na Hannun Ƴan Bindiga - Ƴan Sanda Fasinjoji 18 Sun Mutu a Hatsarin Mota Yayin Dawowa Daga LegasGwamnatin Najeriya ta ƙudiri Anyiar Tara N2.5trn Daga Kuɗaɗen Shiga a 2026Wanda ya Kafa PRNigeria ya Nufi Kotu Don Daukaka Kara Kan Watsi da Karar ₦1bn da ya Shigar Kan NIPSSObi ya yi Tsokaci Game da Hukuncin da Kotu ta yi na Soke Rijistar Jam'iyyar NDC Soke Rijistar NDC Murƙushe Dimokuraɗiyya ne - PDPAn Gurfanar da ƙarin Mutane 17 kan Kashe Matar Aure a Jihar KadunaCutar Tamowa: Gwamnatin Kebbi ta Karyata Rahoton MSF Kan Mutuwar ƙananan  Yara a JiharJam'iyyar NDC ta Magantu Bayan Kotu ta Soke Rijistar taAbinda Ke Haddasa Matsalolin Tsaro a Jihar mu - Gwamnan Ahmed Aliyu Babban Bankin Najeriya ya Umarci Bankuna da su Rufe Asusun Mutane da Ake Zargin da Tallafawa Ta'addaci Sunayen Mutane 6 da Kamfanonin Canji 3 da Ake Zargin da Tallafa wa Ta'addaci a Najeriya 
X whatsapp