Home Taska Amurka ta yi sulhu kan yaƙin da ta ke yi da Iran...

Amurka ta yi sulhu kan yaƙin da ta ke yi da Iran – Trump

Donald trump

Amurka ta yi sulhu kan yaƙin da ta ke yi da Iran – Trump

 

Da yake magana a fadar White House, Trump ya ce “Amurka ta yi sulhu kan yaƙin da ta ke yi da Iran “.

Ya ci gaba da cewa: “Muna kan kammala tattara takardun yarjejeniyar. Za iya kamatawa nan da ƴan kwanaki masu zuwa.”

Trump ya ce “wataƙila za a sanya hannu, mai yiwuwa a Turai” da zarar an kammala tattara takardun, kuma ya kamata a yi “da sauri”.

“Mun ƙulla yarjejeniyar cewa Iran ba za ta taɓa mallakar makamin nukiliya ba, wanda shi ne maƙasudin abin da ya sa muka yi wannan abun don mu samu hakan. Don haka abu ne babba.”

Trump ya ce za a buɗe mashigar Hormuz “da zarar mun sanya hannu”.

Ya kuma ce ya yi magana da shugabannin yankin da suka haɗa da ƙawayen Amurka na ƙasashen Gulf da firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu, ya ƙara da cewa: ” Yankin Gabas ta tsakiya baki ɗayanta na mauƙar farin ciki”.

 

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp