• Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Search
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Sign in
Welcome! Log into your account
Forgot your password? Get help
Password recovery
Recover your password
A password will be e-mailed to you.
PRNIGERIA PRNigeria Hausa
PRNIGERIA PRNIGERIA
  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
Home General CBN ya umarci bankuna su tura kudaden asusun da suka daina aiki
  • General
  • Labarai

CBN ya umarci bankuna su tura kudaden asusun da suka daina aiki

By
Rabiu Sani Hassan
-
July 20, 2024
Arewa Award

Babban bankin kasar nan CBN ya umarci bankuna da su tura kudaden suka rage cikin asusun bankunan da suka lalace ko aka daina amfani dasu ga wani asusu da ya samar.

Wannan umarni na cikin wata sanarwar manema labarai da bankin ya fitar ranar juma’a mai dauke da sa hannun daraktan dake kula da sashen kudi da daidai tsare tsaren bankuna john Onojah.

Read Also:

  • Sojoji sun lalata maɓoyar masu sace mutane tare da ceto wasu a Kaduna
  • Ba a nemi izinin majalisa ba kafin kai harin Amurka a Najeriya – Sanata Ningi
  • An ji harbe-harbe da fashe-fashe a kusa babban filin jirgin Nijar

Ta cikin sanarwa yace dukkanin kudin da masu su basu nema ba kuma suna cikin asusun da aka daina amfani da shi tsahon shekaru 10, za’a killace su a cikin asusun da ya samar mai suna Trust Fund Pool Account.

Daga bisa cbn yace da yuwuwar za’ayi amfani da kudin ne wajen saka jari da kuma inganta harkokin tsaron al’ummar kasar nan.

 

PRNigeria Hausa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
  • TAGS
  • CBN
  • Trust Fund Pool Account
Previous articleGwamnatin Nijeriya zata kashe naira triliyan 3 a sabon mafi karancin Albashi
Next article‘Yan sanda a Nijeriya sun kama mutane 1,284 da ake zargi da laifuka
Rabiu Sani Hassan

RELATED ARTICLESMORE FROM AUTHOR

Sojoji sun lalata maɓoyar masu sace mutane tare da ceto wasu a Kaduna

Ba a nemi izinin majalisa ba kafin kai harin Amurka a Najeriya – Sanata Ningi

An ji harbe-harbe da fashe-fashe a kusa babban filin jirgin Nijar

Turkiyya za ta tallafawa Nijeriya ta yaki matsalar Tsaro

Najeriya da Turkiyya za su ƙarfafa alaƙa a ziyarar da Tinubu ke yi a ƙasar

karo na biyu a shekarar 2026 Babban layin wutar lantarkin Najeriya ya sake lalacewa

Matatar man Ɗangote ta ƙara farashin man fetur da naira 100

Shalkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar da yunƙurin juyin mulki a watan Oktoban bara

Ana tsammanin haifar jarirai dubu 700 cikin shekarar 2026 a Kano – Gwamnati

JOHESU – Gwamnatin tarayya ce ta janyo yajin aikin ma’aikatan asibiti

Gwamnan Kano zai koma Jam’iyyar APC

Gwamnan Kano ya nada sabon mai ba shi shawara kan Siyasa

Recent Posts

  • Sojoji sun lalata maɓoyar masu sace mutane tare da ceto wasu a Kaduna
  • Ba a nemi izinin majalisa ba kafin kai harin Amurka a Najeriya – Sanata Ningi
  • An ji harbe-harbe da fashe-fashe a kusa babban filin jirgin Nijar
  • Turkiyya za ta tallafawa Nijeriya ta yaki matsalar Tsaro
  • Najeriya da Turkiyya za su ƙarfafa alaƙa a ziyarar da Tinubu ke yi a ƙasar

Kidnapped School Children

Yauri FGC Students, Kebbi
1687 days 14 hours 53 minutes 21 seconds,



Baptist School Students, Kaduna
1669 days 16 hours 34 minutes 46 seconds

Report By: prnigeria.com/hausa

Book on Sales: Boko Haram Media War: An Encounter with the Spymaster

boko haram

Click Here:To Order Now!

  • Gida
  • DUNIYA
  • Labarai
  • SIYASA
  • TARIHI
  • Taska
  • WASANNI
© 2020 PRNigeria. All Rights Reserved.
Latest News
Sojoji sun lalata maɓoyar masu sace mutane tare da ceto wasu a KadunaBa a nemi izinin majalisa ba kafin kai harin Amurka a Najeriya - Sanata NingiAn ji harbe-harbe da fashe-fashe a kusa babban filin jirgin NijarTurkiyya za ta tallafawa Nijeriya ta yaki matsalar TsaroNajeriya da Turkiyya za su ƙarfafa alaƙa a ziyarar da Tinubu ke yi a ƙasarkaro na biyu a shekarar 2026 Babban layin wutar lantarkin Najeriya ya sake lalacewaMatatar man Ɗangote ta ƙara farashin man fetur da naira 100Shalkwatar tsaron Najeriya ta tabbatar da yunƙurin juyin mulki a watan Oktoban baraAna tsammanin haifar jarirai dubu 700 cikin shekarar 2026 a Kano - GwamnatiJOHESU - Gwamnatin tarayya ce ta janyo yajin aikin ma'aikatan asibitiGwamnan Kano zai koma Jam'iyyar APCGwamnan Kano ya nada sabon mai ba shi shawara kan SiyasaJam’iyyar NNPP ya yi martani kan fitar Gwamnan Kano daga NNPPGwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya fice daga Jam'iyyar NNPPAmurka na son Najeriya ta ƙara jajircewa wajen kare Kiristoci
X whatsapp