Home Taska Hukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh Jingir

Hukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh Jingir

Hukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh Jingir

 

Hukumar Kare Haƙƙin Ɗan’adam ta Najeriya ta yi Allah wadai da kalaman da malamin addini Sheikh Sani Yahaya Jingir ya yi, inda da ta ce za su rura wutar ƙiyayya da rarrabuwar kawuna a tsakanain addinai.

Hukumar ta buƙaci Sufeto-Janar na ‘Yan Sanda, Hukumar DSS da sauran hukumomin da abin ya shafa su kama tare da gurfanar da Sheikh Jingir kan zargin furta kalaman ƙiyayya da tunzura jama’a.

Shugaban hukumar, Tony Ojukwu a wata sanarwa, ya ce kalaman malamin, waɗanda suka yaɗu a wani bidiyo, suna yin kira ga siyasar wariya ga wasu addinai da kuma amfani da kalmar “kafirai”.

Ya ce hakan ya saɓa wa ƙa’idojin daidaito da zaman lafiya tsakanin ƴan Najeriya, kuma hakan na iya haddasa tashin hankula.

Hukumar ta kuma yi kira ga malamai, sarakuna da ‘yan siyasa da su guji kalaman rarrabuwar kawuna, inda ta ƙara da cewa za ta ci gaba da sanya ido kan yadda ake gudanar da shirye-shiryen zaɓen 2027.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Rundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga PantamiGazawar Demarketing: Yadda Sukar Rarara Mai Cike da Kiyayya ga Pantami Ya Rushe Daga Yushau A. ShuaibƘungiyar NARD ta yi Barazanar Shiga Yajin AikiDakarun Sojin Najeriya Sun Kashe Ƴan Bindiga 3 Sun Ceto Mutane 9 da akai Garkuwa da su
X whatsapp