Home Labarai Kungiyar COEASU Ta Jingine Yajin AIkin Da Ta Jingine Yajin Aiki Na...

Kungiyar COEASU Ta Jingine Yajin AIkin Da Ta Jingine Yajin Aiki Na Tsahon Watanni 2

Kungiyar malaman kwalejojin ilimi ta tarayya Nijeriya COEASU ta jingen yajin aikin da take har na tsaho kwanaki sittin (60).

Shugaban kungiyar reshen kwalejin ilimi ta tarayya dake Kano Comrade Ado Muhammad Abdullahi ne ya shaida hakan ga Jaridar PRNigeria Jim kadan bayan fito daga taron kungiyar na kasa kan yajin aikin da kwangiyar ta kwashi makwannin tana yi.

Comrade Abdullahi Muhammad yace sun jingine yajin aikin na tsahon kwanakin samakon, sauraren koken su da Gwamnatin tarayya Nijeriya tayi wannan ya sanya su bata damar domin ganin matakin da zata dauka.

Ana dai kallon wannan mataki kungiyar ta COEASU matsayin wata hanya ta shawo kan matsalar dake tsakanin ta da Gwamnatin tarayyar kasar.

Sai dai kuma ba wannan ne karon farko da kungiyar ke tsunduma yajin aiki ba, daga bisani su gindaya wasu sharruda da gwamnatin tarayyar kasar; ko da yake dai kungiyar tun da fari ta bayyana cewa gwamnatin ta kasa cika mata Alkawarin data dauka tun da fari.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp