Home Labarai Sojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da...

Sojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a Adamawa

Dakarun sojojin Najeriya karkashin Operation HADIN KAI sun sami wannan nasara ne sakamakon wani sumame da suka kai domin dakile ayyukan mayaƙan Boko Haram a yankin Arewa maso gabashin Ƙasar.

A sumamen sun sami nasarar hallaka mayakan ƙungiyar Boko Haram biyu ciki harda kwamandanta Abdullahi Mafa, wanda ya jima yana jagorantar hare- hare a yankin Madagali

Wata majiyar tsaro ta shaida cewa da misalin karfe 5:30am ranar Alhamis sojojin haɗin gwiwa da Jami’an bijilanti da mafarauta suka aikawa mabiyan ƴan ta’addan kusa da kogin Visil a karamar hukumar Mafarki dake jihar.

Haka kuma dakarun sun tasamma tashar mota ta Madagali da misalin karfe 6:30 inda suka kama wani mutum mai kimanin shekaru 64 mai suna Dauda Usman wanda ke matsayin mai sayarwa da ƴan Boko Haram jirgi maras matuka wai Done da wasu kayayyakin amfanin yau da kullum.

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Mutane 200 Sun Mutu Sakomakon Girgizar ƙasar a ColombiaShahararren Mawaƙin Najeriya, Davido ya Rubuta wa Trump Wasiƙa Kan Zaɓen Jihar OsunHukumar NHRC ta Buƙaci a Kama Malamin Addinin, Sheikh JingirRundunar sojin Najeriya ta Daƙile Shirin Ƴan Bindiga a FilatoJami'an Ƴan Sanda 10 Sun Mutu Yayin Artabu da Ƴan Bindiga a Jihar KebbiAn Naɗa ɗan Najeriya Gidado Shuaib Wakilin Matasa na IPRA-UN Gabanin GWAEFCC da "Wuce Gona da Iri" da Tambayar 2027: Shin ana Rudar da Tinubu ta Hanyar Mutanen da ke Kewaye da Shi ? Daga Yushau A. ShuaibAn Samu Gawar Yara 3 da guda 1 a Sume a Gidan Mai Maganin GargajiyaMene ne Ainihin Abin da ya faru Aka Rufe Asusun Bankunan Gwamnatin Osun ?Jami'an Tsaro Sun Ceto Mutane 308 a Jihohin Arewacin Najeriya An Kama Mutane 6 da Ake Zargin da Taimaka wa Mayaƙan ISWAP a Jihar BornoZaɓen 2027: PDP ta Miƙa Sunan Jonathan ga INEC a Matsayin ɗan Takararta na Shugaban ƙasaIyanen Babban Jami'in Kula da Harkokin Kuɗaɗen ƙungiyar ISWAP Sun Miƙa Wuya ga SojojiAna Zargin Mayaƙan Boko Haram da Kashe Sojojin Nijar 14Gombe 2027: Malamai da Mambobin APC Sun yi Allah-wadai da Sukar Rarara ga Pantami
X whatsapp