Home DUNIYA Buhari: Zan nesanta kai na da Birnin Abuja bayan 2023

Buhari: Zan nesanta kai na da Birnin Abuja bayan 2023

Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya sha alwashin nesanta kan sa daga birnin Abuja bayan 29 ga watan Mayu na shekarar 2023, domin kaucewa shugaban da zai gaje shi katsalandan
Shugaban ya bayyana hakan ne lokaci da ya karbi bakuncin mazauna birnin bisa jagorancin ministan birnin Muhammad Bello a fadar shugaban kasa a ranar Lahadi.
A yayin ziyarar gaisuwar bukuwan kirsimeti, shugaban yace zai koma mahaifarsa ta Daura a jihar Katsina da ke Arewacin Najeriya bayan kammala wa’adin shugabancin sa.
Acewar sa kauracewa birnin Abuja shi ne domin bai wa sabon shugaba damar gudanar da aiyukansa ba tare da katsalandan ba.
Haka kuma ya kara da cewa bai gina sabon gida a Daura ko a wani wuri ba, kuma zai koma gidansa domin cigaba da rayuwa bayan cikar wa’adin mulkinsa

 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp