Home Labarai Kotun tarayya a jihar Kano ta dakatar da umarnin Kotu kan Ganduje

Kotun tarayya a jihar Kano ta dakatar da umarnin Kotu kan Ganduje

Babbar Kotun Tarayya dake zaman ta a Jihar Kano ta dakatar da umarnin Babbar Kotun Jihar Kano na Dakatar Da Ganduje daga Jam’iyyar APC.
Alƙalin Kotun mai Shari’a Justice A.M. Liman ne ya bada umarni biyo bayan ƙarar da Ganduje ya shigar a gaban kotun, inda ya yi ƙarar wasu ɓangarori 14, kamar yadda takardar Umarnin ta nuna.
tun da fari dai shugabancin Jam’iyyar APC na mazabar Ganduje dake karamar hukumar Dawakin Tofa ne ya bayar da tabbacin dakatar da Ganduje daga Jam’iyyar bisa abin da ya kira da zargin cin hanci da ake yi masa kuma ya kasa kare kanshi.
ko da yake shugabancin Jam’iyyar reshen jihar ta kano ya barrata jam’iyyar da wadanda suka yanke hukunci cewa ba ‘yan APC bane jam’iyyar adawa su yiwa aiki.
ko dai a ‘yan tsakanin na shugaban Jam’iyyar APCn na riko Abdullahi Ganduje ya fito ya bayyana cewa yana nan a shugabancin jam’iyyar ba gudu ba ja da baya tare da bukatar a hukunta alkalin da ya yanke hukuncin cewa shi ba dan Jam’iyyar APC bane.
 
VISIT OUR OTHER WEBSITES
PRNigeria.com EconomicConfidential.com Hausa.PRNigeria.com
EmergencyDigest.com PoliticsDigest.ng TechDigest.ng
HealthDigest.ng SpokesPersonsdigest.com TeensDigest.ng
ArewaAgenda.com Hausa.ArewaAgenda.com YAShuaib.com
Latest News
Gwamnatin Kano ta fara tantance ’yan kasuwa da gobarar Singer ta shafa don rabon tallafiSojojin Nijeriya sun kashe Kwamandan Boko haram da mai sayar Musu da jirgin Drone a AdamawaHisbah ta kama mutum tara saboda rashin yin azumi a KanoMajalisar jihar Rivers ta dakatar da shirin tsige FubaraMasu haƙar ma’adinai 33 sun mutu sakamakon gubar sinadarin carbon a FilatoSojojin Amurka 100 sun fara aikin horar da Sojin Najeriya don yaƙi da ta'addanciGwamnatin Najeriya da gwamnonin APC sun bai wa ƴan kasuwar Singer tallafin biliyan 8Kwankwasiyya ta yi martani kan matakin majalisar Amurka na hukunta KwankwasoSojojin Najeriya sun daƙile hare-haren mayaƙan ISWAP a BornoFarfesa Abdullahi Pakistan ya bayyana dalilinsa na ajiye shugaban Hukumar NAHCONMajalisar Najeriya ta kafa kwamitin nazari kan gyaran dokar zaɓeRundunar sojin Najeriya ta tura dakaru na musamman zuwa Filato don daƙile ƴanbindigaMajalisar Dinkin Duniya da Turkiya sun yi Alla-wadai da harin da aka kai KwaraAmurka ka iya sake kai Hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci- TrumpAmurka ka iya sake kai hari Nijeriya muddin aka ci gaba da kashe kiristoci
X whatsapp